Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

 ‘Yan bindiga sun kashe kwamishina a jihar Kogi.

Published

on

Rahotanni sun ce ‘yan bindigar sun kashe mista Solomon Adebayo wanda shine kwamishinan kula da harkokin fansho na jihar lokacin da yak e ziyara a wani yanki da ke jihar

 

Mai magana da yawun rundunar ‘yan sandan jihar Kogi William Ayah ya ce ‘yan bindgar sun bindige mista Solomon Adebayo ne lokacin da yak e kan hanyarsa ta zuwa garin Kabba bayan ya baro birnin Ilorin da ke jihar Kwara da yammacin jiya asabar.

 

Ya ce ‘yan bindigar sun bude wuta ga motar kwamishinar ne inda alburusai ya same shi sannan ya mutu nan take.

 

 

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!