Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

‘Yan jarida sun cancanci ingantacciyar rayuwa- Minista

Published

on

Gwamnatin Tarayya Nijeriya ta ce ‘yan jarida kasar na aiki cikin mawuyacin yanayi, in da a yawancin lokuta sukan rasa rayukan su yayin gudanar da aikin nasu.

Ministan Yaɗa Labarai da wayar da Kai, Mohammed Idris ne ya bayyana haka a wata tattaunawa da ya yi da manema labarai a birnin tarayya Abuja.

Idris ya ce sun can-canci samun ingantacciyar rayuwa, yadda za su samu damar gudanar da ayyukan su cikin sauƙi da walwala, a kan haka ne ya ce zai yi iyakar ƙoƙarin sa domin inganta rayuwar ‘yan jarida a gwamnatance.

 

Rahoton: Sunusi Shuai’abu Musa

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!