Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Ƙetare

Ketare: Za’a Bude mashigar Rafa don kai agaji: Baden

Published

on

Shugaban kasar Amurka Joe Biden, yace Shugaban Masar Abdel Fattah Al-Sisi ya amince da bude mashigar Rafah ga wasu manyan motoci dake dauke da kayan agaji zuwa Zirin Gaza.

Biden din ya bayyana hakan ne da yake jawabi a cikin jirgin saman Air Force One yayin wata ziyarar bazata ga manema labarai a cikin jirgin.

Yana me bayyana cewa Shugaba Sisi ya amince ya bude mashigar Rafah, don bai wa motocin daukar kaya 20 na taimakon kayan jin kai zuwa Gaza.

 

Rahoton: Sunusu Shu’aibu Musa

 

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!