Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

‘Yan kungiyar  Boko Haram sun kai hari a jihar Adamawa

Published

on

Kungiyar Boko Harama ta kai hari a wani kauye dake karamar hukumar Madagali a jihar Adamawa.

‘Yan Boko Haram sun dai kai harin da yammacin jiya Litinin yayin da suka yi wa kauyen mai suna Kirchinga tsinki kuma bayan kai harin ne suka cinawa kauyen wuta yak one wasu daga cikin gidajen mazauna yankin.

Wani mazaunin yankin ya shedawa jaridar The Nation cewa ‘yan kungiyar Boko Haram din sun shiga kauyen ne cikin wasu motoci da Babura yayin da suka yi ta harbe-harben iska.

Yayin harbe-harben sun kwashe kayayyakin abinci a cikin shagonan mutane daga bisani kuma suka kone gidaje a gefe guda kuma mutane suka yi ta gudu don tsira da rayukan su.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!