Connect with us

Labarai

‘Yan majalisa a Najeriya na cikin barazanar tsaro – Shugaban Majalisar Dattawa Akpabio

Published

on

Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Godswill Akpabio, ya roƙi Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu da ya sake duba umarnin janye jami’an ‘yan sanda da ke kula da manyan jami’ai wato VIPs.

 

Akpabio ya bayyana cewa wannan mataki na iya jefa ‘yan majalisa da sauran jami’an gwamnati cikin barazanar tsaro, musamman ganin yadda matsalar rashin tsaro ke ƙaruwa a wasu sassan ƙasar nan.

 

Sannan ya bukaci shugaban ƙasa da ya yi la’akari da tsaron rayukan ‘yan majalisa da iyalansu, tare da nemo wata hanya da za ta ba su kariya baki ɗaya.

 

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!