Connect with us

Labarai

‘Yan-sanda sun kama mutane 20 da zargin sata da safarar miyagun kwayoyi

Published

on

Rundunar yansandan jihar Jigawa ta kama wasu mutane kusan 20 bisa zarginsu da aikata laifukan sata da kuma safarar miyagun kwayoyi.

Bayanin hakan na kunshi ne cikin wata sanarwa da jami’in hulda da jama’a na Rundunar SP Lawan Shisu Adam ya fitar harma ya yiwa Freedom Radio karin haske.

SP Shisu ya kara da cewa Rundunar ta sake samun nasarar kama wasu matasa da ake zargi da satar Shanu da Babura da kuma mota a kananan hukumomin Hadeja, Guri da kuma Kiyawa da sauran sassan jihar                                

Kazalika ya bukaci hadin kan al’umma dasu ci gaba da baiwa jami’an tsaro ingantattun bayanan duk wani motsi da basu gamsu da shi ba.

 

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!