Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Yanzu-yanzu: Ministan tsaro na ganawar sirri da kwamitin tsaron majalisar wakilai

Published

on

Ministan tsaro Manjo janar Bashir Salihi Magashi mai ritaya na wata ganawar sirri da shugaban kwamitin tsaro na majalisar wakilai.

Ganawar ta su ta mayar da hanakali wajen tattauna batun yarjejeniyar samar da tsaro da kasar nan ta ƙulla da kasar Rasha a cikin watan Agusta.

Buhari zai sake ciyo bashin sama da Dala biliyan 4

Rahotannin sun bayyana cewa yarjejeniyar da suka ƙulla za ta bada damar bai wa sojojin kasar nan horo da kuma samar da kayan aiki ga jami’an.

Shugaban kwamitin tsaron Babajimi Benson ya ce, ganawar za ta bukaci yiwa ministan tsaro bayani kan amfanin yarje jeniya da aka ƙulla.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!