Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Yawan ciyo bashi ne ya tabarbara tattalin arziki kasar nan-DAG

Published

on

Cibiyar wanzar da damokaradiya da cigaba al’umma DAAG ta bayyana cewa yawan ciwo bashi da gwmanatin jihar Kano ke yi ba zai haifar da mai ido ba.

Shugaban cibiyar Dr Muhammad Mustapha Yahaya ne ya bayyana haka yayin zantawa da manema labarai a safiyar yau juma’a.

Yana mai cewa yawan ciyo bashin da gwamnatoci keyi ne yasa ake samun tabarbarewa tattalin arziki.

Yace a wani bincike da wasu kungiyoyi suka gudanar sun gano cewa, jihohi arewa su ciyo bashi da ya kai akalla Naira 1,221,147,361,723.62.

Inda jihar Kano ke da kaso mafi tsoka wajen ciyo bashi , da ya kai akala 78,054,829,156.67.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!