Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Wadanda suka nemi N-Power sun kai miliyan 4

Published

on

Hukumar dake kula da ayyukan jin kai da kare Annoba ta kasa ta ce shafin ta na Internet da matasa sa za su nemi aikin yi na N-POWER kawo yanzu yawan wadanda suka nemi aikin ya fiye da miliyan 4.

Ministan Hajiya Sadiya Farouq ce ta sanar da hakan a shafin hukumar na twitter a daren jiya Lahadi.

Sanarwar ta kara da cewa ‘’Ni da abokan aiki na muna cigaba da kokarin muna tuntubar masu ruwa da tsaki don tabbatatar shirin ya samu nasara , bayan da aka kwashe kwanaki 16 da bude shafin ya zuwa yanzu masu sha’awar neman aiki a karkashin shirin ya kai miliyan 4.48”

Ma’aikatar dai ta bude shafin ta a ranar 26 ga watan Yunin da ya gabata.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!