Connect with us

Labarai

Za a rika tuna Buhari a matsayin tsayayyen shugaba da ya hidimta wa Najeriya- A U

Published

on

Ƙungiyar Tarayyar Afirka A U, ta aike da saƙon ta’aziyya bisa rasuwar tsohon shugaban Kasa Muhammadu Buhari ga iyalansa da gwamnati bayan mutuwar tsohon shugaban a jiya Lahadi.

 

Ƙungiyar ta ce za a rika tuna marigayi Buhari a matsayin mutum mai ɗabi’u na gari kuma tsayayyen shugaba, wanda ya hidimta wa Najeriya da alfahari,” a cewar shugaban tarayyar ta African Union Mahmoud Ali Youssouf ta cikin wata sanarwa.

 

Ya ƙarra da cewa “a baki ɗayan mulkin marigayi Buhari, ya kasance mai kishin Afirka, mai kishin haɗin kai da shugabanci na gari”.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!