Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Za a samar da cibiyar dawo da layukan da suka bata a kasar nan – NCC/NIMC

Published

on

Gwamnatin Najeriya ta amince da samar da cibiyoyi domin dawo da layukan wayar da suka bata ko aka sace a kananan hukumomin kasar 774.

Hakan na cikin wata sanarwa ta hadin gwiwa tsakanin NCC da NIMC suka fitar.

An cimma wannan matsaya ne a zama na hudu na kwamitin ministoci kan rijistar katin dan kasa da layin waya.

Kamar yadda sanarwar ta bayyana rijistar katin dan kasa ta NIN da akan iya yi a kan waya an kara tsawaita ta daga shekara daya zuwa shekara biyar.

 

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!