Connect with us

Labarai

Za mu kammala duk ayyukan Tituna da Gadoji a watan Disamban bana- Gwamnatin Kano

Published

on

Gwamantin jihar Kano, ta sha alwashin kammala dukkan ayyukan tituna da gadoji da ta ke gudanar a fadin jihar nan da watan Disamban bana.

Kwamishina ayyuka Injiniya Marwan Ahmad ne ya bayyana hakan a zantawar sa da wakilinmu Nura Bello da safiyar yau Alhamis.

 

Injiniya Marwan Ahmad, ya kara da cewa nan gaba kadan gwamnatin Kano za ta kaddamar da sabbin ayyukan raya kasa a fadin jihar Kano.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!