Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Ayyukan raya kasa : Buhari zai cigaba da shinfida tituna a Najeriya

Published

on

Hukumar gyaran titina ta Kasa (FERMA) ta ce zata ci gaba da shinfida sababbin tituna tare da gyaran titinan da suka lalace a fadin Kasar nan.

Shugaban Hukumar ta kasa reshen Jihar Kano, Injiniya Sani Abdulkadir ne ya bayyana hakan, lokacin da kwamitin Majalisar wakilai ke duba irin ayyukan da hukumar ke gudanarwa a Jihar Kano.

Injiniya Sani Abdulkadir ya ce hukumar ta gyara tinina da dama a nan jihar Kano da suka hadar da titin Wudil da Gaya da kuma Titin Danbatta da Hotoro da ma wasu da dama.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!