Connect with us

Labarai

Za mu rufe asusun kafafen sada zumunta da ‘yan ta’adda ke tallata ayyukan su – Gwamnatin Tarayya

Published

on

Gwamnatin Najeriya ta bayyana cewa hukumomin tsaro na aiki tare da manyan kamfanonin kafafen sada zumunta a kasar domin gano tare da rufe asusun da ‘yan ta’adda da masu laifi ke amfani da su wajen tallata ayyukan su da tara kudi.

 

Babban Daraktan cibiyar yaki da ta’addanci na kasa Manjo Janar Adamu Laka ne, ya bayyana hakan a taron karshen shekara da ya gudana a birnin tarayya Abuja, inda ya ce ‘yan ta’adda na amfani da kafafe irin su TikTok, Facebook, Instagram, Snapchat da X wajen nuna hare-haren su.

 

Ya ce hukumomin tsaro sun yi tarurruka da dama da wadannan kamfanoni domin magance wallafe-wallafe da asusun da ke barazana ga tsaron kasa.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!