Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Za muyi duk mai yiyuwa wajen inganta harka noma a Kano: SAA

Published

on

Kungiyar dake kawo ci gaba akan harkokin noma a Afrika wato sasakawa ta bayyana cewa inganta harkar noma wata hanya ce da zata kawo cigaba mai dorewa a kasar nan.

Shugaban kungiyar na Kano Abdulrashid Kofar Mata ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da kungiyar ta fitar aka rabawa manema labarai.

Kofar Mata yace kungiyar ta dukufa wajen koyawa manoma sabbin dabarun aikin noma, domin samun wadataccen abinci a kasar nan.

 

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!