Connect with us

Ƙetare

Ƙasashen ƙungiyar AES sun buɗe bankin zuba jari

Published

on

Ƙasashen ƙungiyar Alliance of Sahel States AES, wato Burkina Faso, Nijar da Mali sun buɗe bankin zuba jari da ci-gaba domin aiwatar da manyan ayyukan more rayuwa da ci-gaban tattalin arzikin yankin.

Ministan Tattalin Arziki da Tsare-Tsare na Burkina Faso Aboubakar Nacanabo ya sanar da cewa sun saka Dala Miliyan 895 a cikin bankin a matakin farko, bayan ganawar da ya yi da takwarorinsa na ƙasashen Mali da Jamhuriyar Nijar.

A watan Mayun da ya gaba ne, ƙasashen uku suka sanar da wani gagarumin shiri na kafa bankin zuba jari da zai riƙa daukar nauyin gudanar da manyan ayyukan more rayuwa da ci-gaba na ƙasashen uku.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!