Kwamishinan ‘yan sanda na jihar Akwa Ibom Musa Kimo ya musanta cewa rundunar ‘yan sandan jihar na da hannu wajen rikicin da majalisar dokokin jihar ta...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya tashi daga babban birnin tarayya Abuja zuwa N’Djamena babban birnin kasar Chadi don jagorantar babban taron shugabanin kasashen yankin tafkin Chadi....
Rundunar sojin kasar nan ta tabbatar da mutuwar sojojin ta 23 inda kuma wasu 31 suka samu raunuka bayan da mayakan Boko Haram suka kai hari...
Tsohon shugaban Najeriya Olusegun Obasanjo ya jaddada kudirin bukatar da ke akwai wajen kawo karshen yunwa da talauci, tare da lalubo hanyoyin da za’a bi wajen...
Kungiyar shirya muhawara kan siyasa ta kasa ta ware ranar 19 ga watan Janairun shekarar 2019 a matsayin ranar da ‘yan takarar shugabancin kasar nan da...
Rundunar ‘yan sandan jihar Taraba tace mutane talatin da biyar ta cafke da ake zargin su da hannu wajen kitsa rikicin da ya kunno kai jihar...
Wasu daga cikin jihohin kasar nan ba za su sami Dala Miliyan dari 700 na kudaden tallafi daga bankin kasar nan in har suka gaza buga...
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC, dake jihar Filato, ta ce ta yi wa mutane Miliyan biyu da dubu dari hudu da hamsin da...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi kira ga yan siyasa a kasar nan da kada su sanya Najeriya cikin rudani da tashin hankali yayin yakin neman...
Hukumar kwallon Kwando ta kasa NBBF ta ce, za ta ci gaba da gudanar da gasar kwallon Kwando ta Maza kamar yadda aka tsara, duk da...