Rahotanni daga garin Zaria na cewa wasu ƴan bindiga sun kai hari a unguwar Low Cost, cikin daren jiya Lahadi inda suka yi garkuwa da mutane....
KARIN BAYANI AKAN LOKACIN JANA’IZAR MAI BABBAN DAKI Dangane da sanarwa data gabata a game da lokacin jana’izar marigayiya Mai Babban Dakin Kano, an sami karin...
Kwamishinan lafiya na jihar Ogun Dr. Tomi Coker, ya ce, kashi 24 cikin dari na mutanen da ke mutuwa a duniya sanadiyar cutar zazzabin cizon sauro...
Akalla mutane 80 ne suka rasa rayuansu yayin da wasu da dama suka jikkata sakamakon gobarar da ta tashi a wani asibitin masu fama da cutar...
Jami’an hukumar kula da gidan gyaran hali ta kasa (NCS) a Kano sun kama wani jami’in hukumar da ake zargin sa da safarar miyagun kwayoyi da...
Fadar mai martaba Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero ta ce, za a yi jana’izar marigayiya Mai Babban Ɗaki a gobe Litinin 26 ga watan Afrilun...
Wasu matasa sun hallaka wani matashi Mai Suna Zahraddeen Mukhtar ta hanyar caka masa wuƙa a ƙahon zuciya. Lamarin ya faru ne da safiyar ranar Asabar...
Wasu ƴan bindiga sun harbe wani magidanci Ahmad Sani Abbas mai kimanin shekaru 30 har lahira a Kano. Ɗan uwan marigayin Kamal Sani Abbas ya shaida...
Masu aikin ceto na ci gaba da neman jirgin ruwan sojin kasar Indonesiya da ya yi batan dabo a ranar larabar da ta gaba. Rahotanni...
Gwamnatin tarayya ta ce tana bukatar jimillar naira tiriliyan daya da biliyan tamanin da tara don yaki da cutar zazzabin cizon sauro. Ministan lafiya Dr....