Gwamna Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya ce, albarkacin ƙasar Saudiyya yake sabinta titin Ahmadu Bello da ke Kano. Gwamnan ya bayyana hakan ne a daren Alhamis,...
Rundunar yan sandan jihar Kano ta ce ta kama motoci 11 bisa zargin yin lodi ba bisa ƙa’ida ba. Mai magana da yawun rundunar DSP Abdullahi...
Rundunar ƴan sanda jihar Kaduna ta cafke ƴan bindiga 3 da ta ke zargi suna da hannu a sayar ɗaliban makarantar Bathel Baptist. Jami’in hulɗa da...
Kungiyar marubuta Labaran wasanni ta kasa reshen jihar Kano SWAN, ta kafa kwamitin shirya gasar ‘Local Organising Committee-LOC ‘, kofin kwallon kafa na kafafen yada Labarai...