Iyalan Alhaji Bashir Usman Tofa sun musanta labarin rasuwarsa da ake yaɗa wa a kafafen sada zumunta. Ɗaya daga cikin makusantansa Alhaji Ahmed Na’abba ne ya...
Gwamnatin jihar Kano ta ce, a shekarar 2022 za ta fi mayar da hankali wajen magance matsalar bahaya a sarari. Kwamishinan muhalli Dakta Kabiru Ibrahim Getso...
Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta gargaɗi matasa da su guji wuce gona da iri a yayin bukukuwan sabuwar shekara. Babban kwamandan hukumar Shiekh Harun Muhammad...
Hukumar tace fina-finai da ɗab’i ta jihar Kano ta buƙaci iyaye da su lura da yadda yaran su ke amfani da wayoyin salula. Shugaban hukumar Isma’ila...
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya sanya hannu kan kasafin kuɗin shekarar 2022 da kuma ƙwarya-ƙwaryar kasafin kuɗi na 2021. Shugaban ya sanya hannu a ranar juma’a...
Kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars ta yi rashin nasara a wasan hamayya da ta buga da Katsina United a gasar firimiya mako na uku da...