Tsohon shugaban majalisar dokokin na jihar Kano kuma shugaban fansho na majalisar tarayya Kabiru Alhassan Rurum ya sanar da ficewa daga jami’iyyar APC. Rurum ya bayyana...
Gwamnan Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya sauya sunan rukunin gidajen unguwar Jaba a ƙaramar hukumar Ungogo zuwa New Enugu City. Gwamnan ya bayyana hakan ne...
Yunkurin Manchester United na zuwa kofin zakarun turai na ci gaba da samun cikas, sakamakon rashin nasara a hannun Brighton da ci 4-0. Manchester United dai...
Tsohon dan majalisar tarayya mai wakiltar kananan hukumomin Kiru da Bebeji a zauren majalisar tarayya Abdulmumin Jibrin Kofa ya sanar da ficewa daga jami’iyyar APC mai...
Ƙungiyar masu jiragen sama ta Najeriya (AON) ta sanar da dakatar da ayyukanta, daga ranar Litinin 9 ga watan Mayun 2022. Shugaban ƙungiyar Alhaji Abdulmunaf Yunusa...