Connect with us

Labarai

Goodluck Jonathan ya sauka a Abuja bayan dakko shi daga Guinea-Bissau

Published

on

Tsohon Shugaban Kasa, Goodluck Jonathan, ya dawo Najeriya inda ya sauka a birnin tarayya Abuja bayan da aka fito da shi daga ƙasar Guinea-Bissau sakamakon juyin mulki da sojoji suka yi a kasar.

Rahotonni sun bayyana cewa, an dauki matakin gaggawa na dawo da shi gida Najiriya ne daga ƙasar domin tabbatar da cikakkiyar tsaronsa, yayin da rikicin siyasa ya taƙaita zaman lafiya a birnin na Bissau.

A halin yanzu dai , hukumomi na ci gaba da bibiyar al’amura domin tabatar da  tsaron ’yan Najeriya da sauran jami’an diflomasiyya da ke ƙasar.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!