Connect with us

Labarai

Published

on

Gwamnan Jihar Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiri, ya amince da rage lokutan aiki ga ma’aikatan gwamnati a watan Ramadan daga karfe 8 na safe zuwa 2 na rana maimakon 8 na safe zuwa 4 na yamma.

 

Wannan dai na kunshe ne cikin wata sanarwar da Shugaban ma’aikatan gwamnatin Jihar Isa Ardo Shehu ya fitar.

 

Sanarwar ta bayyana cewa sauyin ya shafi dukkan ma’aikatan gwamnati a fadin jihar, domin bai wa ma’aikata damar gudanar da azumin watan Ramadan cikin sauki.

 

Gwamnan Amadu Umar Fintiri ya taya al’ummar Musulmi murnar shiga watan Ramadan tare da yi musu fatan alheri.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!