Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Kasuwanci

Majalisar dattawa ta amince a biya wasu kamfanoni kudaden tallafin mai

Published

on

Majalisar dattawa ta amince da a biya wasu kamfanoni 67 kudaden tallafin mai da ya kai naira biliyan 129.

Hakan ya biyo bayan amincewa da rahoton kwamitin kula da albarkatun man fetur wanda Sanata Kabiru Marafa ke jagoranta.

Wannan dai shi ya kawo jimillar naira biliyan 545 da miliyan 900 wanda majalisar dattawa ta amince da a biya dillalan na mai kudaden tallafin tun daga watan Yulin bara zuwa bana.

Haka zalika majalisar ta bukaci gwamnatin tarayya da ta biya dukkannin sauran kudaden tallafin mai domin kawo karshen shirin baki daya.

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!