Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Kowane Gauta

Kowane Gauta: Bashir Jentile ya nemi Ganduje ya mutunta umarnin kotu kan sabbin masarautu

Published

on

A cikin shirin Kowane Gauta na jiya Alhamis wani dan siyasa a jihar Kano kuma sabon mai taimakawa shugaban majalisar wakilai ta kasa Bashir Hayatu Jentile ya nemi gwamnan jihar Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje kan ya mutunta umarnin kotu kan dokar kir-kirar sabbin masarautu.

Wannan da karin wasu labarai kan siyasar kasa da jihar Kano zakuji acikin shirin tare da Khalid Shettima Khalid.

Latsa alamar sautin dake kasa domin sauraron shirin.

https://freedomradionig.com/wp-content/uploads/2019/12/Kowane-Gauta-12-12-2019.mp3?_=1

Download Now

Ayi sauraro lafiya.

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!