Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

 Kano: Majalisar zartarwa ta kafa kwamitin kwararru kan kafafan yada labarai

Published

on

A ya yin zaman majalisar zartar ta jiha ta amince da kafa kwamitin kwararru da zai duba rashin da’a da kuma kwarewa da wasu kafafan yada labarai na Kano ke yi.

A cewar sanarwar kwamishinan yada labaran na jihar Kano Kwamarre Muhammad Garba ne zai jagoranci kwamitin yayin da kuma a gefe guda za’a shirya taron masu ruwa da tsaki da ya hada da hukumar kula da kafafan yada labarai ta kasa NBC da hukumar tace fina-finai ta jiha da ma’aikatar shari’a da ta yada labarai da kuma shugabanin gidajen yada labarai na jiha.

Majalisar zartarwa ta amince da kashe biliyan 27 a ayyukan raya kasa

Kai tsaye: An dage cigaba da zaman majalisar Kano

Gwamnatin Kano ta ware fiye da Naira biliyan biyu domin gina asibitoci a sababbin masarautu

Ana dai zargin cewar wasu daga cikin kafafan yada labarai na jihar Kano da wuce gona da iri yayin da wasu ke ganin cewa wasu na da daurin-gindi shi yasa suke abun da suka ga dama.

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!