Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labaran Wasanni

A shirye nake da in amsa gayyatar majalisar wakilan Najeriya-Sunday Dare

Published

on

Ministan matasa da wasanni Sunday Dare ya ce baya jin komai a ransa bisa gayyatar da majalisar wakilai tayi masa nayi mata bayani akan yadda aka dakatar da yan wasan kasar a gasar Tokyo ta kasar Japan.

Sunday Dare ya bayyana hakan ne a ranar Alhamis 23 ga watan Satumbar shekarar 2021 yayin da yake ganawa da manema labarai a birnin tarayya Abuja.

Ministan ya ce akwai abubuwa a fili wanda suke da saukin ganewa daga masu tambayar.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!