Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

A tarihin siyasar Najeriya matsayina ya fi na Murtala koda ya kai mataimakin Gwamna – Doguwa

Published

on

Shugaban masu rinjaye na majalisar tarayya Alasan Ado Doguwa ya ja kunnen mataimakin ɗan takarar Gwamnan APC a Kano Murtala Sule Garo.

Doguwa ya ce, shi bai jefi Murtala ba, bai kuma ji masa rauni ba.

“Amma ina so Murtala ya sani a tarihi da matsayi na a siyasar Najeriya a yanzu, matsayina ya fi nasa koda ya zama mataimakin Gwamna”.

Doguwa ya ce, har yanzu yana nan a mai biyayya ga jam’iyyar APC ta ƙasa.

A ranar Litinin ne dai rikicin jam’iyyar APCn Kanon ya sake fitowa fili bayan da aka rabu dutse a hannun riga a taron masu ruwa da tsakinta.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!