Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

A watan Janairun 2022 za’a fara amfani da 5G Network a Najeriya-Pantami

Published

on

Gwamnatin tarayya ta ce za’a fara amfani da tsarin 5G Network a kasar nan daga watan Janairun shekara mai kamawa ta 2022.

Ministan sadarwa da tattalin arziki Isa Ali Ibrahim Pantami, ne ya bayyana hakan a ranar Alhamis 23 ga watan Satumbar shekarar 2021, yayin da yake ganawa da manema labarai a garin Maidugurin jihar Barno.

Pantami ya ce tsarin zai taimaka, wajen rage barnatar da dukiyar da al’ummar kasar nan keyi a bangaren na sadarwa.
Pantami, ya ce a kwanan nan majalisar wakilan kasar nan ta amince da tsarin na 5G Network.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!