Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Abduljabbar ya kori lauyoyinsa

Published

on

Malam Abduljabbar Kabara ya ce ya kori lauyoyinsa saboda sun saɓa yarjejeniyar da suka yi.

Malamin ya bayyanawa kotun haka a ranar Alhamis yayin da ake ci gaba da sauraron shari’ar.

A cewar malamin yanzu yana sake neman wasu lauyoyin da zasu tsaya masa.

Cikakken labarin na nan tafe.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!