Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Abinda ya sanya za mu siyo alurar riga-kafin Corona na AstraZeneca – Buhari

Published

on

Gwamnatin tarayya za ta sayi alurar rigakafin cutar corona da kamfanin harhada magunguna na AstraZeneca ke har-har- hadawa, saboda wadatar wuraren ajiyar da take da su.

Sakataren zartaswa na hukumar lafiya a matakin farko na kasar, Dr. Faisal Shuaib, ya ce sai a watan gobe ne kasar za ta karbi kashin farko na alluran rigakafi dubu 100 daga kamfanin Faiza, sabanin wannan watan da ake saran zai iso  tun da fari.

Dr. Faisal Shuaib, ya ce hukumar kula da ingancin abinci da magunguna ta kasa NAFDAC za ta tantance ingancin alluran ragakafin kafin isowar sa nan kasar.

 

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!