Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Coronavirus

Adadin masu Corona a Najeriya ya kai 13, 873

Published

on

Hukumar dakile cututtuka masa yaduwa ta kasa NCDC ta tabbatar da samun mutane 409 da suka kamu da cutar Corona a sassan kasar a jiya Laraba.

Hukumar ta sanar da hakan ne a shafinta na Twitter a daren jiyan.

Kimanin mutane 13,873 ne suka kamu da cutar a kasar bayan gudanar da gwaji akan mutane 82,935.

Ta ce jihohi 15 ne ciki harda Abuja aka sami sabbin wadanda suka kamu da cutar ta Covid 19.

Lagos-201

FCT- 85

Delta- 22

Edo- 16

Nasarawa- 14

Borno- 14

Kaduna- 14

Bauchi-10

Rivers-9

Enugu- 5

Kano- 5

Ogun- 4

Ondo- 4

Bayelsa- 2

Kebbi- 2

Plateau- 2

Mutane 4,351 sun samu lafiya

Inda mutane 382 suka rasu.

 

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!