Connect with us

Labarai

Alhazai 2006 akayi jigila zuwa kasa mai tsarki- NAHCON

Published

on

Hukumar alhazai ta kasa ta ce ya zuwa safiyar yau asabar ta yi jigilar maniyyata 2,006 zuwa ƙasa mai tsarki.

Hukumar ta bayyana hakane a shafinta na X cewa jirgin MaxAir ya tashi daga birnin Bauchi zuwa Madina, inda ya kwashi maniyyata 384 da kuma jami’i guda ɗaya.

Wannan dai shi ne jirgi na biyar da suka yi jigilar maniyyatan daga ranar da aka ƙaddamar da jigilar wato ranar Juma’a zuwa yau.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!