Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labaran Freedom

An samu karuwar masu ta’amali  da kwayoyi a Kano- NDLEA

Published

on

Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta Nijeriya NDLEA shiyyar Kano, ta ce, yawaitar kwacen wayoyin hannu da bata gari ke yi a hannun mutane da ake fuskanta a yanzu, na da alaka da karuwar masu shaye-shaye ciki har da mata.

Shugaban hukumar Abubakar Sadik Ahmad, ne ya bayyana hakan a zantawar sa da wakiliyar Freedom Radio Halima Wada Sinkin.

Har ma ya ce, shaye-shaye da kwacen waya suna da alaka ta kusa domin idan bata garin suka rasa abinda za su sayi kayan maye su sha shi ke tilasta su yin kwacen wayar domin su siyar su samu kudi.

Latsa alamar Play domin sauraro.

https://freedomradionig.com/wp-content/uploads/2023/05/LABARAN-RANA-NDLEA-WAYA-05-05-2023.mp3?_=1

 

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!