Al’umma na cewa, duk da kara wa’adin kwanaki 10 ga babban bankin kasa ya yi na daina amfani da tsoffin...
Rundunar tsaro ta Civil Defense a Jihar Kano ta bankado wasu maboyar man fetur guda uku adaidai lokacin da ake ci gaba da fuskantar karancinsa a...
Har yanzu yan kasuwa na ci gaba da nuna fargaba kan yadda harkokin kasuwancinsu ya durkushe a yan kwanakin a Jihar Kano, sakamakon rashin kudi a...
Hukumar Hisba a jihar Kano ta ce,’ auren da matar nan ta daura da saurayin ‘yarta bai saba shari’ar musulunci. Mataimakin babban kwamandan hukumar Hisba Hussain...
Da misalin karfe biyu na ranar yau Laraba ne ake sa ran za a yi jana’aizar marigayi sarkin Dutse Alhaji Dakta Nuhu Muhammad Sanusi wanda ya...
Majalisar wakilai ta bukaci babban bankin kasa CBN, da ya janye kudurinsa na daina amfani da tsohon kudin kasar Nan da aka sauya. Mataimakin shugaban kwamatin...
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa a Nigeriya EFCC, ta ce an samu tsaiko kan cigaba da shari’ar dan takarar Sanatan Kano ta tsakiya Abdulsalam...
Al’umma na ci gaba da nuna fargaba tare da kokawa kan yadda suke fuskantar karancin kayan amfanin yau da kullum a cikin unguwanni, sakamakon matsalar sauyin...
Ma’aikatar lafiya a jihar Kano ta ce zuwa yanzu ta samu nasarar dakile bazuwar cutar nan mai saurin halaka mutane ta Mashako wato Diphtheria a jihar,...
Wani kwarraren likita a bangaren kula da lafiyar iyali dake asibitin kashi na Dala dake a Jihar Kano, ya bayyana cewar ‘cutar fargaba na daya daga...