Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Coronavirus

Covid-19: An sassauta dokar kulle a jihar Adamawa

Published

on

Gwamnatin jihar Adamawa ta sassauta dokar kulle da zaman gida a jihar bayan shafe tsawon makon guda cikin halin zaman gida.

Cikin wani jawabi da Gwamnan jihar Ahmadu Umar Fintiri ya gabatar wa al’ummar jihar ta kafafan yada labarai ya ce a yanzu dokar kullen ta dawo daga karfe 8 na dare zuwa 6 na safe.

Har ila yau, gwamna Fintiri ya ce an samu karin mutum 1 da ya kamu da cutar da yammacin ranar Lahadinnan a jihar.

Wakilin mu Ahmad Tijjani Bawage ya rawaito mana cewa zuwa yanzu mutane 5 ne aka tabbatar sun kamu da Coronavirus a jihar ta Adamawa.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!