Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

An tsaida ranar jarabawar shiga NDA – Kwalejin horon hafsoshin sojojin Nigeria

Published

on

Za’a fara tantance masu sha’awar shiga makaranta ko kwalejin horas da hafsoshin sojoji ta kasa wato Nigerian Defence Academy a ranar 15 ga watan nan da muke ciki na Agusta.

Wannan na kunshe cikin sanarwar da magatakardar kwalejin Brigadier Janaral A A  Aboaba ya sanya wa hannu cewa, za’a fara tantacewar da misalin karfe 7 na safe a cibiyoyin da aka kebe.

Ka zalika sanarwar ta umarci dukkanin dalibai su zo da katin samun gurbi na NDA da slip na UTME da hotuna guda biyu  da takardun da suka zabi kwasa-kwasan da suke sha’awa.

Har ila yau, an umarci dukkanin dalibai da su sanya takunkumin fuska da yin ta’azara duk dalibin da bai sanya ba, ba za’a bar shi ya shiga dakin jarrabawar ba.

 

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!