Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Anga watan Ramadan a kasar Saudiyya

Published

on

Gwamnatin kasar Saudiyya ta tabbatar da ganin jinjirin watan Ramadan.

Shafin Haramain Sharifai mai kula da masallatai biyu masu alfarma ne ya wallafa hakan a yau Juma’a 1 gatan Afrilun shekarar 2022.

Wannan ke nuni da cewa watan Sha’aban ya kare, inda gobe Asabar 2 watan Afrilu ta zama 1 ga watan Ramadan na shekarar 2022.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!