Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Ankashe mutane Talatin da biyar a Zamfara

Published

on

Wasu da ake zargin ‘yan bindiga ne, sun kashe mutane talatin da biyar a jihar Zamfara.

Rahotanni sun ce ‘yan bindigar sun kai harin ne a wasu kauyuka uku da ke yankin karamar Hukumar Shinkafi.

Wasu mazauna kauyukan sun shaidawa manema labarai cewa, ‘yan bindigar sun iso garuruwan nasu ne akan akan Babura idan suka bude wuta kan mai uwa da wabi ga wasu manoma a kauyen Kwallido da Tungar Kahau da kuma Gidan Wawa.

A cewar su, ‘yan bindigar sun kuma rika bin manoman a guje suna harbin su da bindiga, wanda sakamakon haka daa dama daga cikin su, suka mutu.

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!