Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Coronavirus

Astrazeneca: Dakatar da rigakafin a wasu kasashen Turai zai sanya shakku ga Afirka – Dr. Richard

Published

on

Shugaban aikin rigakafi na Hukumar lafiya ta Duniya WHO a Afirka, ya ce dakatar da amfani da rigakafin korona na Astrazeneca da kasashen Turai da dama suka yi, wani abin damuwa ne.

Kasashen Jamus da Faransa na cikin kasashen da suka dakatar da amfani da rigakafin na Oxford-Astrazeneca saboda fargabar yana da nasaba da daskarewar jini.

Dr Richard Mihigo ya ce har yanzu WHO na bayar da shawarar amfani da rigakafin, yana mai nuna damuwa cewa akwai yiwuwar gwiwar kasashen Afirka ta fara yin sanyi kan lamarin.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!