

Rundunar ‘yan sandan Najeriya, ta ce, mutanen da suka rasa ransu a turmutsutsun da aka samu a jihar Anambra da birnin tarayya Abuja ya kai mutum...
Kungiyar tallafa wa marayu da marasa karfi ta Alkhairi Orphanage And Human Development AOWD, ta jaddada kudurinta na magance cin zarafin ‘ya’ya Mata da Kananan Yara....
Rundunar yan sandan jihar Bauchi, ta kama wasu matasa da ta ke zargin su da satar Babur kirar Boxer a garin Tenti Babba da ke jihar...
Gwamnatin jihar Kano ta bukaci Gwamnatin Tarayya da ta sakar mata kasonta na rarar kudade daga tsarin iskar Gas na kasa NLNG na tsawon shekaru 25...
Kungiyar tarayyar Turai EU, ta amince da sanya sabbin takunkumai ga kasar Rasha da dukkan masu hannu a yaƙin da kasar ke yi da kasar Ukraine....
Gwamnatin tarayya, ta amince da sauya sunan jami’ar birnin tarayya Abuja watau UniAbuja zuwa jami’ar Yakubu Gowon. Ministan yada labarai Mohammed Idris, ne ya bayyna hakan...
Kungiyar kare hakkin Dan-adam ta Human Right Watch, ta bukaci Majalisar Dinkin Duniya da ta kare mata da kannan yara daga cin zarafi ta hanyar lalata...
Kotu ta yanke wa fiye da mutane dari biyu da ta samu da aikata ayyukan ta’addanci a fadin Najeriya hukuncin kisa da kuma daurin rai da...
Gwamnan jihar Yobe Mai Mala Buni, ya bayar da umarnin daukar ‘ya’yan sojojin da suka rasu a aiki domin tallafar rayuwar su. Gwamnan ya bai wa...
Ma’aikatan hukumar samar da ruwan sha ta jihar Kano, sun jingine yajin aiki da suka shiga daga ranar Talata, sakamakon zargin da suka yi na gaza...