

Majalisar dokokin jihar Kano, ta yi zama na musamman don nuna alhini da jimami bisa rasuwar guda daga cikin mambobinta Alhaji Halilu Ibrahim Kundila da ya...
Gwamnatin tarayya da hukumar samar da wadataccen abinci na majalisar dinkin duniya FAO, da kuma shirin gwamnatin Kano na daƙile matsalar kamfar ruwa musamman a wuraren...
Ƙungiyar raya tattalin arzikin ƙasashen Afirka ta Yamma ECOWAS ta ware kimanin Dalar Amurka miliyan 25 domin yaƙi da ta’addanci a ƙasashen Nijeriya da Nijar da...
Asusun kula da ƙananan yara na Majalisar Dinkin Duniya UNICEF ya ce, ƙarfafa rigakafi na yau da kullum zai kawar da cutar shan inna da cututtuka...
Gwamnatin jihar Kano karkashin shirinta na ACReSAL mai aikin daƙile matsalar kamfar ruwa da matsalolin sauyin yanayi musamman a wuraren tsandauri, ta samu nasarar bude wasu...
Hukumar EFCC, ta ayyana neman tsohon Gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello, ruwa a jallo. Daukar wannan matakin na zuwa ne sa’o’i kadan bayan da kotu ta...
Rundunar yan sandan jihar Kano, ta gurfanar da matasa 104 da ake zargin yan Daba ne a gaban wasu kotuna da ke unguwar Nomandsland. Mai magana...
Babbar kotun tarayya da ke Kano ƙarƙashin jagorancin mai shari’a Abdullahi Liman, ta dakatar da shugabancin jam’iyyar APC na mazaɓar Ganduje daga ɗaukar kowane irin mataki...
Da tsakar ranar yau Laraba ne jami’an hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta EFCC suka yi wa ƙofar gidan tsohon gwamnan jihar Kogi Yahaya...
Babbar Kotun jihar Kano mai lamba 4 ƙarƙashin mai Shari’a Usman Na’abba ta soma sauraron ƙarar da Gwamnatin Kano ta shigar da Tsohon Gwamna Ganduje da...