

Rahotonni na nuni da cewar mamakon ruwan sama mai dauke da ƙanƙara da wasu yankunan jihar Damagaram na Jamhuriyyar Nijar ya fuskanta ya lalata tarin gonaki...
Shalkwatar rundunar sojin kasar nan ta ce za ta sauya wa wasu daga cikin manyan jami’anta wuraren aiki, a wani bangare na kara inganta ayyukanta da...
Aƙalla mutum 40 ne ake nema bayan hatsarin kwale-kwale a ƙaramar hukumar Goronyo na jihar Sokoto. Tuni dai hukumar agajin gaggawa ta ƙasa tare da...
Kungiyar kwallon kafa ta Barau FC ta koka bisa abinda ta kira yi mata kafar Ungulu dangane da basu damar buga wasannin su na kakar firimiyar...
Ƙungiyar Kwadago ta Najeriya NLC ta bai wa Gwamnatin Tarayya wa’adin mako guda domin mayar da kudaden ma’aikata da ake zargin an karkatar daga Asusun...
Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa ta Kasa, EFCC, ta musanta zargin da ake yi na cewa ta kai samame a tsakiyar harabar Dakin...
Kwamishinan hukumar zabe mai zaman kanta ta Najeriya INEC na Kano Abdu Zango, ya tabbatar da cewa hukumar ta kammala dukkan shirye-shiryen gudanar da zaben cike...
Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta haramta wa jami’an KAROTA da ’yan sa-kai na kungiyar Vigilante, shiga wuraren zaɓe a yayin zaɓen cike gurbi da za...
Rundunar Sojin Saman Najeriya ta tabbatar da hallaka ‘yan ta’adda kusan 600 cikin watanni takwas da suka gabata, waɗanda mafi yawansu a Jihar Borno. Hakan na...
Mai martaba San Kano Khalifa Muhammadu Sunusi ll, ya sauke Mai unguwar Ƴan Doya da ke yankin karamar hukumar birni Malam Murtala Hussaini Ƴan Doya daga...