

Ƙungiyar Malaman jami’o’i ta Najeriya ASUU, ta bayyana ƙin amincewarta da sabon shirin da Gwamnatin Tarayya ta ƙaddamar na bayar da lamunin kuɗi ga ma’aikatan jami’o’i,...
Gwamnatin jihar Kano, ta kafa kwamitin da zai samar da zauren tsoffin ƴan jarida wanda zai fito da hanyoyin tsaftace al’amuran yada labarai. Kwamishinan yaɗa labarai...
Babban sakataren Majalisar Ɗinkin Duniya Antonio Guterres, ya bukaci da a gaggauta tsagaita wuta a Gaza, bayan da Isra’aila ta ce ta fara kai farmaki domin...
Gwamnatin jihar Neja ta ce, za ta daina tura shanu zuwa wasu jihohin Kudu nan gaba kadan a wani mataki na bunkasa harkokin fannin Noma da...
Hukumar kula da ayyukan ‘yan sanda ta Najeriya PSC ta ki amincewa da karin girma ga mataimakan Sufiritan rundunar ‘Yan sanda ASPs guda 179. Ta cikin...
Gwamnatin jihar Kano ta ƙaddamar da kwamati na musamman da zai gano dalilan da suka sanya wasu daga cikin yaran Kano ba sa zuwa makaranta. Kwamishinan...
Shugaban gwamnatin Sojin Sudan Janar Abdel Fattah al-Burhan ya sanar da sanya ilahirin ƙungiyoyin sa-kai da ke tallafawa yaƙin ƙasar cikin rundunar Soji a wani yunƙuri...
Hukumomi a ƙasar Chadi sun kama dan shugaban ƙungiyar Boko Haram na farko a ƙasar Chadi mai suna Muslim Mohammed Yusuf. An kama Musulim ne tare...
Hukumar Shirya Jarabawar Shiga manyan makarantun gaba da sakandare ta kasa JAMB ta umarci jami’o’in gwamnati da su gaggauta kammala daukar ɗalibai na shekarar 2025 kafin...
Rundunar yan sandan jihar Kano, ta gurfanar da matasa 333 da aka kama yayin zaben cike gurbi a gaban kotunan majistire da ke Gyadi-Gyadi da kuma...