Har kawo yanzu haka dai rahotanni na nuni da cewa akwai yiyuwar ci gaba da fuskantar rashin wadatuwar Man Fetur a birnin tarayya Abuja har ma...
Gwamnan jihar Yobe Mai Mala Buni, ya sanar da ɗage haramcin amfani da babura a ƙananan hukumomin jihar guda bakwai. gwamnan ya bayyana hakan ne ta...
Hukumar INEC ta bukaci kotun da ke sauraren korafin zaben shugaban kasa da ta sauya izinin da aka bai wa dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar...
Wasu ma’aikatan wucin-gadi na Hukumar zabe Mai zaman kanta ta Nijeriya INEC a Jihar Neja, sun yi barazanar kaurace wa yin aikin hukumar a zaben gwamna...
Hadimin Shugaban kasa Muhammadu Buhari, Malam Bashir Ahmad ya ce, rashin lashe akwatinsa bai nuna cewa ya yiwa jam’iyyar APC zagon ƙasa ba. Malam Bashir Ahmad...
Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta ce, ta kama mutane huɗu da take zargi da yunkurin ƙona ofishin hukumar zaɓe a karamar hukumar Takai. Mai magana...
Hukumar zabe mai zaman kanta ta Najeriya INEC, ta ci gaba da tattara sakamakon zaben shugaban kasa da aka gudanar a ranar Asabar daga jihohin 36...
Mai Martaba Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero, ya bukaci al’umma da su fita su kada kuri’a ranar zaben bana kamar yadda doka ta tanada. Sarkin...
Gwamnatin tarayya ta bayar da umarnin rufe kan iyakokin Najeriya na sa’o’i 24 gabanin babban zaɓen da ke tafe a ranar Asabar. Hakan na cikin wata...
Gwamnatin jihar Kano, za ta kaddamar da gidajen da aka gina domin ma’aikatan gwamnati su mallaka cikin sauki musamman malaman makaranta da za a rika cirar...