

Ministan yada labarai Alhaji Lai Muhammad ya yi kurarin cewa inda ba don Buhari ne ya ke shugabantar Najeriya ba, da matsalar tsaron da ke fuskantar...
Ƙungiyoyin matasa sun gabatar da zanga-zangar lumana domin nuna damuwarsu bisa yawaitar kashe kashen mutane a Arewacin ƙasar nan. Matasan ɗauke da kwalaye kunshi da rubutu...
Shugaban ƙasa Muhammdu Buhari ya miƙa sunan Mu’azu Jaji Sambo daga jihar Taraba gaban majalisar dattijai domin naɗa shi a matsayin sabon minista. Shugaban majalisar dattawa...
Shugaban majalisar dattawa Sanata Ahmad Lawan, ya ce majalisar dokokin ƙasar nan za ta amince da kasafin kuɗin shekarar 2022 kafin ƙarshen zaman majalisar a wannan...