Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Da ɗumi-ɗumi:Buhari zai naɗa sabon minista

Published

on

Shugaban ƙasa Muhammdu Buhari ya miƙa sunan Mu’azu Jaji Sambo daga jihar Taraba gaban majalisar dattijai domin naɗa shi a matsayin sabon minista.

Shugaban majalisar dattawa Sanata Ahmad Lawan ne ya bayyana hakan lokacin da yake karanto wata takarda da shugaban ya rubutawa zauren a ranar Talata.

Shugaba Buhari ya buƙaci majalisar dattawa da ta tantance tare da tabbatar da Ma’azu Jaji domin naɗa shi a matsayin sabon minista.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!