Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Ƙungiyoyin matasa sun gudanar da zanga-zangar lumana a Kano

Published

on

Ƙungiyoyin matasa sun gabatar da zanga-zangar lumana domin nuna damuwarsu bisa yawaitar kashe kashen mutane a Arewacin ƙasar nan.

Matasan ɗauke da kwalaye kunshi da rubutu da ke nuna buƙatar a kawo karshen kashe-kashen mutane a Arewa sun yi dandazo ne a bakin harabar sakatariyar ƙungiyar yan jaridu anan Kano.

Guda daga cikin jagororin zanga-zangar Barista Abba Hikima Fagge ya bayyana cewa sun fito cikin zanga-zangar lumana ne kamar yadda kundin tsarin mulkin ƙasa ya baiwa kowannne ɗan Najeriya dama.

Zanga-zangar dai ta biyo bayan yadda ake ƙara samun kashe-kashen al’ummar da basi-ji ba-basu-gani ba a wasu jihohin ƙasar nan musamman ma na yankin Arewa.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!