

Rundunar ta ɗaya ta sojojin ƙasa da ke Kaduna ta buƙaci da riƙa kai rahoton maɓoyar ƴan bindiga ga jami’an tsaro. Kwamandan rundunar Manjo Janar Kabiru...
Wata ƙwararriya likita a harkar cimaka ta ce yawan cin kifi da nama ga masu fama da cutar sikari na haifar musu da illa a jikin...
Shalkwatar tsaro ta ƙasa ta yi gargaɗi ga yan siyasar ƙasar nan da su guji siyasantar da harkokin tsaro. Gargaɗin na zuwa ne biyo bayan wani...
Cibiyar daƙile yaɗuwar cututtuka ta ƙasa NCDC ta ce, sama da mutane dubu 3, 449 ne suka mutu sakamakon cutar kwalara a 2021. Rahoton na NCDC...
Wani ƙwararren likitan masu fama da cutar sikari a asibitin koyarwa na Aminu Kano ya ce, masu fama da cutar sikari na cikin haɗarin fuskantar shanyewar...
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari zai bar birnin Faris na ƙasar Faransa zuwa birnin Durban na ƙasar Afrika ta Kudu. Shugaban zai je Afrika ta Kudu ne...