

Wata kungiya mai rajin ganin an tabbatar da gaskiya da adalci dake garin Kumbotso, ta ce samar da kungiyoyin al’umma da zasu dinga aikin sulhunta jama’a...
Gamayyar kungiyoyin masu baburan Adaidaita sahu na jihar Kano, sun yi Kira ga gwamnatin jihar Kano, da ta sassuta musu, ko ta rage kudin harajin da...
Gwamnan jihar Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya sanyawa sabuwar gadar da ake aikin gininta a kan titin kasuwar Rimi sunan shugaban Darikar Kadiriyya na Afrika...
An shawarci ‘yan kasuwa da sauran ma’aikata da su kasance masu gudanar da harkokin kasuwancinsu irin yadda addinin musulunci ya koyar domin kaucewa fadawa cikin fushin...
Tun a shekarar 2016 ne uwargidan shugaban kasa Aisha Muhammadu Buhari ta fara bayyana rashin jin dadin ta game da wadanda ta bayyana ’yan bani na...
Dubban mabiya darikar Kadiriyya sun yi dafifi a yau Asabar domin gudanar da maukibin Kadiriyyaka karo na 69 wanda aka saba gudanarwa a duk shekara da...
Manoman jihar Kano sun fara mayar wa da babban bankin kasa CBN amfanin gonar da suka samu na noman auguda daga tallafin da bankin na CBN...
A cikin shirin Kowane Gauta na jiya Alhamis wani dan siyasa a jihar Kano kuma sabon mai taimakawa shugaban majalisar wakilai ta kasa Bashir Hayatu Jentile...
Acikin shirin Inda Ranka na ranar Alhamis zakuji yadda ake ta sa’inda kan harajin da hukumar KAROTA ta sanyawa direbobin baburan adai-daita sahu. ‘Yan sanda sunsha...
A yau jumu’a ne direbobin baburan adai-daita sahu na jihar Kano suka kudiri aniyar tafiya yajin aiki da kuma zanga-zanga, sakamakon harajin kudi har naira dubu...