

Gwamnatin Jihar Kano ta bayyana cewa za ta sabunta yarjejeniyar tallafin karatu na tsawon shekaru biyar da kasar Faransa. Gwamna Dr Abdullahi Umar Ganduje ne ya...
Wani malami a jamiar Bayero da ke nan Kano, farfesa Mustapha Bichi, yace, kaso tamanin na dalibai da ke kammala karatu a jami’oi da sauran makamantun”gaba...
Jami’an kula da gidan gyaran hali a jihar Kano sun samu nasarar kame wata matar aure lokacin da take yunkurin shiga gidan da nufin ziyara tare...
Daliban kasar nan dubu goma sha uku da dari hudu da ashirin da uku da kekaratu a kasar Amurka sun tallafawa tattalin arzikin kasar da akalla...
Dubban magoya bayan kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars sun nuna rashin jin dadin su bisa rashin nasarar da kungiyar ke ci gaba da yi a...
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta alakanta matsalar mace-macen Aure a yanzu da rashin sauke hakkin da Allah ya dorawa mazajen ta bangaren kula da yalansu....
Sarkin mayun nan na boge da aka kama mazaunin garin Albasu bisa zargin dorawa mutane shairrin maita, ya bayyana cewa maitar tasa ta karya ce, domin...
Shugaban sashen Addinin musulunci na kwalejin ilimi da koyar da nazarin shari’a ta Aminu Kano, Malam Shehu Dahiru Fagge yayi kira ga dalibai da su zage...
Kyaftin din kungiyar kwallon kafa ta Najeriya Super Eagles Ahmed Musa ya bayyana cewa zai dauki nauyin karatun dalibai 100 a jami’ar Skyline dake Kano. Ahmed...
Babbar kotun jihar Kano ta rushe nadin da gwamnatin jihar Kano ta yi na karin masarautun yanka hudu da gwamnatin jihar Kano ta yi ‘yan watannin...